Friday, June 28, 2024

KANSILAR WAZIRI NORTH TAFARA AIKIN SAMAR DA RUWAN SHA DA WUTAN LANTARKI



 By Yusuf Mohammed Lawn,  Gombe


Kansila mai wakiltan yankin Waziri TA arewa dake   karamar hukumar Dukku,  jihar Gombe Hon.  Hauwa Saidu Muhammad,  wacce aka fi sani da Hajiya Ummi ta fara cika alkawarin datayiwa jamaar yankinta yayin da tafara samar musu da nagartaccen  ruwansha gami da musu bushara da samar da wutan lantarki da sauran abubuwan more rayuwa. 


Hon Hauwa ta bayyana haka ne a lokacin da take kaddamar da bude ruwan fanfo a mazabarta jiya alhamis


Kansilan tayi kira ga jamaar yankinta da sucigaba da mutunta shugabanni da yin biyayya garesu. Takuma yi amfani da damar da tasamu ta mika godiya ga shugaban kamar hukumar Dukku don hadin kai da goyon baya da take samu


No comments:

Post a Comment

RAMADAN: Gov. Inuwa Yahaya Distributes Food Palliatives to PWDs in Gombe

Gombe State Governor, His Excellency Alh. Muhammadu Inuwa Yahaya (Dan Majen Gombe) has distributed large quantity of food palliatives to per...